Kiwon Lafiya
Jami'an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) sun yi nasarar kama wata mata yar shekara 70 da jikanta a Legas kan zargin sayar da miyagun kwayoyi.
Gwamnatin jihar Abia ta ce ta gano wasu likitoci da suka ajiye aiki amma har yanzu suna karbar albashi daga gwamnatin jihar. Za a dauki mataki akan su.
A cewar Dr. Ish Adagiri, hukumar asibitin kwararru a Kogi ta samu izinin daukar sabbin likitoci tun lokacin Yahaya Bello, amma har yanzu ba wanda ya nema
Gwamna Rotimi Akeredolu ya caccaki marigayi Musa Yar'adua a 2009 a lokacin ya na jinya, a yanzu shi ma ya gamu da jarrabawa irinta marigayin wanda ya hana shi mulki.
Jagoran APC, Hon. Olatunbosun Oyintiloye ya ce magani ya fi karfin ‘Yan Najeriya, sai shugaban kasa ya yi wani abu. ‘Dan siyasar ya yi kira ga Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin Tarayya ta yi martani kan jita-jitar sake bullar cutar annobar 'Korona' a Najeriya inda ta ce babu kamshin gaskiya kan labarin da ake yada wa.
Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood ya sake shiga dakin tiyata don sake gutsure wani bangare na kafarsa wacce aka yanke a watan da ta gabata a asibiti.
Kwamitin shugabannin jami'o'i CVCNU ya yi korafin kudin da jami'o'i ke samu, inda ya yi nuni da cewa kowanne dalibin likitanci na lakume naira biliyan biyar
Kwanaki 30 kenan gwamna Adeleke ya shafe a kasar Thailand inda ya ce ya je yin hutu, sabanin rade-raden da ake na cewa ya je ayi masa aiki a guiwa.
Kiwon Lafiya
Samu kari