Labaran garkuwa da mutane
Rundunar 'yan sanda ta kama wasu mutane biyar da ake zargi suna da hannu wajen kai hari gidan sarki suka sace shi a Abuja. Sun sace sarkin da wasu mutane.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da ma'aikata kwararrun masu binciken ƙasa a jihar Ondo sun sake su bayan an lale masu Naira miliyan 20 a matsayin kuɗin fansa.
'Yan bindiga sun kai hari birnin tarayya Abuja inda suka sace wani sarki, jikokinsa da wasu mutane biyar. 'Yan bindigar sun kai harin ne cikin dare jama'a na barci.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kai farmaki wata maboyar 'yan bindiga a jihar Akwa Ibom inda ta rusa maboyar tare da kwato miliyoyin Naira da makamai.
Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar kashe wani dan bindiga da ya shahara da kona gidaje da garkuwa da jama'a a Katsina. Soji sun yi raga raga da Yusuf Gwamna.
Mutanen gari a jihar Delta sun hadu sun tunkari 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Delta. An kashe masu garkuwa uku bayan an musu jina jina.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Legas sun kama wasu mutane biyu 'yan kasar Pakistan da suka yi amfani da jirgin sama wajen sace wani mutum a Kano.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo ya bayyana cewa bokaye da malaman tsibbu ke yaudarar matasa da sunan kariya don su aikata miyagun laifuka.
Gwamnatin jihar Edo ta gano wasu gidaje da masu garkuwa da mutane suke boye wadanda suka sace a cikin gari. An rusa gidajen tare da gargadin al'umma.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari