Labaran garkuwa da mutane
Ana zargin tsagerun ƴan bindiga sun yi awon gaba da mataimakin shugaban karamar hukumar Bukkuyum, Bala Muhammad a Zanfara, sun haɗa da wasu fasinjoji.
Jami'an tsaro sun dakile harin masu garkuwa a Sabon Gari Lassa, jihar Borno. Sun cafke mutum uku daga cikin bindigar yayin da aka kwato bindiga kirar gida.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki birnin tarayya Abuja, sun yi awon gaba da shugaban ƙungiyar matasan Afenifere na kasa, Eniola Ojajuni.
Al'ummar mazaɓar Onitsha a jihar Anambra sun nuna ɓacin ransu, sun soki Gwamna Charles Chikwuma Soludo kan kisan ɗan Majalisarsu da ƴan bindiga suka yi.
Mamba a Majalisar dokokin jihar Edo ya musanta ikirarin ƴan sanda na ceto Mai Martaba Friday Ehizojie, ya ce sai da mutane suka haɗa kudi suka biya ƴan bindiga.
Yan bindigar da suka sace tsohon shugaban NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga mai ritaya sun nemi a ba su Naira miliyan 250 a matsayin kuɗin fansa.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai farmaki masallaci ana sallar Asuba a masallaci da asuba. An sace limami da wasu masallata 10 yayin harin.
Mazauna jihar Kastina sun yi magana bayan sace Manjo Janar Ibrahim Maharazu Tsiga mai ritaya. Tsiga ya rike Darakta Janar na hukumar NYSC a Najeriya.
Jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Kwara sun samu nasarar dakile yunkurin da wasu miyagu suka yi na yin garkuwa da wasu mutane. Sum cafke mutanen da ake zargi.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari