Labaran garkuwa da mutane
Rundunar sojojin Nigeriya ta yi nasarar cafke surukin ƙasurgumin ɗan ta'addannan Dogo Gide a kasuwar Kagarko da ke jihar Kaduna ranar Alhamis ɗin da ta gabata.
A rahoton da muke samu, an ce wasu tsageru sun sace matar wani attajiri a jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. An bayyana yadda lamarin ya faru.
Yanzu muke samun labarin yadda kazamin yaki ya barke tsakanin 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP a jihar Borno. An bayyana bayanai na yadda yakin ya barke farko.
Wani binciken jami’an tsaro na DSS ya gano ana neman a kai hari a jirgin kasan Abuja-Kaduna. ‘Yan bindiga ba su hakura ba, su na son kai hari na biyu daga 2022.
Wasu tsagerun ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wani babban malami, Malam Abubakar Musawy Ibrahim tare da matarsa mai jego da ‘ya’yansa su biyu a Jihar Kaduna.
Gwamnan Katsina ya kai samame zuwa mafakar ‘Yan Iska da dare a jiyan nan. Gwamna Dikko Radda ya kira taron gaggawa da shugabannin jami’an tsaro kafin harin.
A Arewa ‘Yan bindigan sun yi alkawarin ajiye makamansu idan aka sasanta da gwamnati. ‘Yan bindiga sun fara tunanin yadda za a lallabi gwamnati domin ayi sulhu
Wani manomi da ba a bayyana sunansa ba, ya yi jarumta inda ya tunkari wasu 'yan ta'adda da suka zo da nufin tafiya da shi, suka gwabza fada inda ya yi nasarar.
Masu garkuwa da mutane sun sace basaraken garin Gurku da ke karamar hukumar Karu ta jihar Nasarawa, Jibril Mamman Waziri, da matarsa, Hajiya Sa’adatu Waziri.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari