Labaran garkuwa da mutane
Kwanaki kadan bayan Kayode Egbetokun ya canji Alkali Baba a matsayin IGP, Gwamnatin tarayya tayi na’am da karbe wasu ‘yan sanda da ke aikin gadin ‘yan siyasa.
Jami'an yan sanda a jihar Bauchi sun yi nasarar damke wasu masu garkuwa da mutane bakwai sannan sun kuma kwato makamai guda hudu a karamar hukumar Alkaleri.
Masu garkuwa da mutane da suka yi basaja a matsayin marasa lafiya sun dauke wata babbar likita a Calabar babban birnin jihar Kuros Riba. Jami'an 'yan sandan.
Gwamnatin jihar Kebbi ƙarkashin gwamna Dakta Nasir Idris ta samu nasarar ceto mutane 30 da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Danko-Wasagu.
Dazu aka ji NDLEA ta yi nasarar kamo wasu gungun mutanen da ke da hannu a fataucin kwayoyi. A wadanda ake zargi su na fataucin kwayoyi har da ma'aikatan coci
Wasu mutane da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, APC, na jihar Ekiti, Barista Paul Omotoso yau Asabar.
Jami'an 'yan sanda sun yi nasarar damƙe mutum uku, ɗan shekara 19, Muinah Mohammed, mace ɗaya da wani mutum 1 bisa zargin kitsa sace babban limamai a Ondo.
Sanata Shehu Sani na kan ra'ayin cewa, bata lokaci ne gwamnati ta tsaya wani tattaunawa da 'yan bindigan da suka addabi jama'ar gari. Ya bayyana dalilinsa uku.
Yan bindiga sun kashe Faston RCCG tare da yin garkuwa da mutane 7 yayin da ake tsaka da bauta a cocin Abule-Ori, karamar hukumar Obafemi Owode ta jihar Ogun.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari