Labaran garkuwa da mutane
Yan bindiga sun kai hari yankin Gandu da ke kusa da jami'ar tarayya da ke Lafiya a jihar Nasarawa, sun harbi ɗalibi ɗaya sun tafi da wani ɗan kasuwa zuwa cikin daji.
Tsagerun 'yan bindiga sun yi garkuwa da mutum uku ciki harda ƴan uwan juna a garin Bmuko, ƙaramar hukumr Bwari da ke birnin tarayya Abuja, sun nemi fansa.
Dakarun sojoji da haɗin guiwar ƴan sanda sun samu nasarar ceto ƴan bautar ƙasa biyu duk mata daga hannun 'yan bindiga a jihar Katsina ranar Alhamis.
Tsageru ɗauke.da muggan makamai sun kai farmaki har cikin gida, sun yi awon gaba da shugaban ma'aikatan shugaban majalisar dokokin jihar Adamawa.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kai samame kusa da kasuwar shanu, ta tsinci gawarwakin mutane sama da 70 a yanayi mara daɗi.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon shugaban ƙaramar hukumar Ukum a jihar Benuwai, Raymond Erukaa, ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane inji ɗansa.
Kusan watanni takwas bayan kai hari, ƴan bindiga sun kuma shiga rukunin gidajen Grow Homes da kw Kubwa a Abuja, sun sace ma'aurata da ƙarin mutum ɗaya.
An bayyana yadda wasu sojojin Najeriya suka samu nasarar hallaka wani kasurgimin dan bindigan da ya addabi wani yankin jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabas.
Wasu mahara da ake tsammanin masu garkuwa da mutanen sun sace mutane da yawa a kauyen Ora da ke yankin ƙaramar hukumar Ekiti ta jihar Kwara, sjn shiga fada.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari