Katsina
Wata mummunar gobara wacce ta auku a fadar mai martaba sarkin Daura ta janyo asarar kayayyakin miliyoyin naira. Babu asarar rai a gobarar ta ranar Litinin.
Mujallar Times Higher Education ta fitar da jerin sunayen jami'o'in da suka yi fice a Nahiyar Afirka da kuma a Najeriya kusan fiye da 30 da suka yi kaurin suna.
Allah ya yi wa matar shahararran dan kasuwar nan, Alhaji Dahiru Mangal, rasuwa. Hajiya Aisha Daihuru Mangal ta rasu a yammacin ranar Asabar, 15 ga watan Yuli.
Yan Najeriya sun yi martani ga wani bidiyo na tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yana tafiya domin motsa jiki a titin mahaifarsa ta Daura, jihar Katsina.
Babban hafsan sojin Najeriya, Manjo Janar Taoreed Lagbaja ya bukaci gwamnonin Arewa maso Yamma su cire hannunsu a harkar 'yan bindiga don ba su daman dakile su.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin Malam Dikko Umaru Radda ta ce ba bu abin tsoro ko karaya dangane da jarabawar gwajin da zata shirya wa malaman S-power 7,000.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da umarnin rushe dukkanin gidaje da gine-ginen da aka yi akan magudanun ruwa a jihar domin kaucewa sake aukuwar ambaliyar ruwa.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kwashi kashinsu a hannu yayin da 'yan sanda suka tare su a kauyukan karamar hukumar Ɗanja ta jihar Katsina, sun ƙashe guda 1.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya naɗa Alhaji Sai'du Ibrahim Danja a matsayin mataimaki na musamman kan harkokin 'yan gudun hijira da ke fadin jihar.
Katsina
Samu kari