Katsina
Wasu ƴan bindiga sun farmaki GRA inda suka sace lakcarori biyu ciki har da Farfesa da kuma ɗansa da ke Jami'ar Tarayya a garin Dutsinma da ke jihar Katsina.
Iyalan Sanata Abu Ibrahim, tsohon dan majalisa mai wakiltar mazabar Katsina ta Kudu, sun karyata rade-radin da ake yadawa cewa dattijon ya rasu a ranar Asabar.
Gwamnan jihar Katsina ya bayyana yadda wani basarake ya karbi cin hanci a hannun 'yan bindiga domin ya bari su shiga kauyensa su hallaka bayin Allah.
'Yan bindiga sun kai hare-hare a kauyukan jihar Katsina inda suka hallaka mutum 17. 'Yan bindigan sun kai hare-haren ne a kauyukan karamar hukumar Kankara.
Rundunar ƴan sanda ta samu nasarar hallaka Auwalu Mahaukaci, wani ƙasurgumin ɗan bindiga da ya damu al'umma a kewayen karamar hukumar Ɗandume a Katsina.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a jihohin Borno da Katsina a Arewacin Najeriya.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radɗa ya roki gwamnatin tarayya ta agazawa jami'an tsaro da nagartattun makamai domin su tunkari matsalar tsaron jihar.
Rundunar ‘yan sandan Katsina ta musanta labarin cewa 'yan ta'addan da suka kai hari jihar sun kashe mutane 40 kamar yadda aka yayatawa a wasu wuraren.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta dade tana addabar kasar nan. Ya bukaci gwamnati ta tashi tsaye.
Katsina
Samu kari