Katsina
Rundunar haɗin guiwa da ta kunshi sojoji, ƴan snada, dakarun ƴan sa'kai na Radda da mafarauta sun yi nasarar ceto fasinjoji 17 daga ƴan bindiga a jihar Katsina.
Ƴan bindiga da Ado Aleiro ya jagoranta sun farmaki sansanin dakarun sojoji inda suka tafka musu barna a jihar Katsina da hallaka guda biyar da jikkata wasu.
Kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na KEDCO ya ce ana shirin kara karfin wutar lantarki d ake samarwa a jihohin Kano, Jigawa da Katsina domin inganta wutar.
Rundunar yan sanda reshen jihar Katsina ta samu nasarar kuɓutar da mutane 13 da yan bindiga suka yi yunkurin yin garkuwa da su a kuyukan Malumfashi da Faskari.
A makon da ya gabata, tsohon gwamnan jihar Katsina, Barista Ibrahim Shehu Shema ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa a jihar zuwa APC mai mulki.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan ayyuka David Umahi ta ce zuwa nan da karshen shekarar 2025 za ta kammala aikin gina titin Abuja-Kaduna-Kano-Katsina.
Hukumar EFCC ta tabbatar da cewa za ta gurfanar da tsohon Ministan Buhari, Hadi Sirika a gaban kotu a gobe Alhamis 9 ga watan Mayu kan zargin wawushe N2.7bn.
Gwamnatin tarayya za ta kaddamar da tashar tsandauri a Funtua dake jihar Katsina gobe Alhamis, wanda zai zama tasha irinta ta uku a Arewacin Najeriya.
Hukumar EFCC ta bukaci shugabanni a Najeriya su yi koyi da marigayi tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'adua kan kyawawan halayensa lokacin da ya ke mulki.
Katsina
Samu kari