Kasashen Duniya
Ma'aikatar lafiya a kasar Iran ta ce mutane da dama sun mutu yayin wasu 4,700 suka samu raunuka wanda mafi yawan mamatan fararen hula ne, ciki har da yara 13.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ce akwai shirin gyara wa tare da ci gaba da kera makamin nukiliya bayan harin Isra'ila da Amurka ta kai mata.
Sarkin Qatar ya amsa kiran wayar tarho daga shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian kuma sun yi magana kan harin da aka kai sansanin sojin Amurka na Al Udeid.
A ranar Litinin Donald Trump ya sanar da tsagaita wuta tsakanin Iran da Isra'ila. Kai harin Amurka na cikin manyan abubuwan da suka ja hankalin duniya a yakin.
Yayin ake ƙoƙarin yin sulhu a rikicin Iran da Isra'ila, tsohon Minista Femi Fani-Kayode ya jinjinawa Ayatullah Ali Khamenei bisa martanin da suka dauka kan hare-hare
A labarin nan, za a ji cewa wani Shehin Malamin addinin Musulunci, Sheikh Aliyu Muhammad Sani ya ce Iran da Isra'ila na kokarin raunata kasashen Larabawa.
Tsagaita wuta tsakanin Isra'ila da Iran ta rushe bayan harba makamai masu linzami. Netanyahu ya tabbatar da cewa Isra'ila ta kai hari, kuma ta cimma burin yaƙi.
A labarin nan, za a ji cewa Firayim Minista Benjamin Netanyahu ya ce kasarsa ta amince da tsagaita wuta da Iran bayan an shafe kwanaki 12 ana musayar wuta.
Bayan ikirarin sulhunta Iran da Isra'ila, yan majalisa uku daga jam’iyyar Democrat sun gabatar da kuduri domin hana Donald Trump amfani da sojoji babu izini.
Kasashen Duniya
Samu kari