Kasashen Duniya
Jirgin kasa ya kauce hanya a Jamus wanda ya jawo hatsarin da ya yi silar mutuwar mutane uku, tare da jikkata wasu da dama. Ana zargin ambaliya ce ta jawo hatsarin.
Jirgin rundunar sojin saman Bangladesh ya gamu da mummunan hatsari da ya faɗa kan wata kwaleji a Arewacin binin Dhaka, ana fargabar akalla mutum 19 sun mutu.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dinkin duniya ta bayyana Farfesa Rabia Sa’id a matsayin daya daga cikin 'yan kwamitin duba illolin makamin nukiliya a duniya.
A Indonesia, jirgin ruwa ya kama da wuta yayin da yake tafiya daga tsibirin Talaud zuwa Manado, an ceto mutum 568, uku sun mutu, ciki har da mace mai juna biyu.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar Muhammad III ya halarci taron Musulunci da Sarki Charles III ya jagoranta a Ingila. An yi taron ne a birnin Oxford.
A labarin nan, za a ji cewa mai daukar hoton marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana yadda ya yi aiki a karkashinsa har na tsawon shekaru takwas.
Gwamnatin Faransa da Najeriya za su zurfafa alaka kan abubuwan da suka shafi tsaro, ilimi da kasuwanci. Faransa za ta yi taron kwana biyu a Afrika a Legas.
Shugaban Najeriya Bola TInubu ya halarci taron BRICS na 2025 a kasar Brazil. Ya yi magana kan tattalin duniya da wasu abubuwa. Najeriya ta shiga kulla alaka da BRICS
An tsinci gawar Starovoit, ministan harkokin sufurin Rasha, da harbin kansa a kusa da Moscow, bayan korarsa daga aiki da kuma zargi da hannu a badakalar Kursk.
Kasashen Duniya
Samu kari