Kasashen Duniya
A labarin nan za a ji yayin da ƴan kasuwa ke zargin junansu da kawo tasgaro wajen hauhawar farashin shinkafa, kasuwar Singa a Kano ta ce komai ya daidaita.
Kungiyar Musulmi a kasar Finland ta yi Allah wadai da kalaman ministar Tsaron Jama’a, Sanni Grahn-Laasonen kan kalamanta game da sanya hijabi a makaranta.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Shugaban Ƙasa, Daniel Bwala ya ƙaryata koken tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal na cewa akwai matsala a Arewa.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a gobe Alhamis 14 ga watan Agustan 2025 domin halartar taruka.
A labarin nan, za a ji tsohon Minista Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana cewa babu wanda ya kawo tunanin tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari zai rasu a Landan.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusufu ya bayyana shirin da aka yi wajen ceto rayuwar Sadiq Gentl kafin ya ce ga garin ku nan.
A shekarar da ta gabata, kuɗaɗen da masu zuba jari suka shigo da su jihohin Najeriya sun nuna sama da sau biyu amma duk da haka sun kaucewa zuws jihohi 32.
Gwamnatin Romania ya sanar da rasuwar tsohon shugaban ƙasar, Ion Iliescu, wanda ya mutu yana da shekaru 95 ranar Talata, za a shirya masa jana'iza ta ƙasa.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa wata daliba ‘yar jihar Yobe, Nafisa Abdullah Aminu, ta lashe gasar Turanci ta duniya, inda ta doke dalibai daga ƙasashe 69.
Kasashen Duniya
Samu kari