Kasar Saudiya
Kasar Saudi Arabiia ta lissafa yan Najeriya 11,600 da suke makale a cikin kasarta saboda annobar Coronavirus, kuma ta fara shirin mayar dasu gida Najeriya.
Mun kawo jerin wasu Jihohi da su ka samu fiye da Jakada guda a sababbin nade-naden da aka yi dazu. Delta, Ebonyi, da kuma Sokoto sun tashi babu ko mutum daya.
Haka zalika gwamnatin ta soke wasu manyan ayyuka da take shirin gudanarwa tare da rage kudin wasu ayyukan duk domin cimma wannan manufa da ta sanya a gaba.
Duba matakan da hukumar ta shimfida domin a bi su wajen tantance limamai da ladanai kafin a zabo su su yi sallah da kiran sallah a masallatan Makkah da Madina
Yanzu kuma mun kawo maku jerin magungunan da ake sa ran za su yi maganin COVID-19. Za ku ji manyan Kasashen Duniya da su ke ikirarin gano maganin COVID-19.
Babban limamin Masallatan biyu masu daraja a addinin Musulunci na Makkah da Madina, Sheikh Abdul Rahman Al-Sudai ya bayyana cewa nan bada jimawa za’a bude masal
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da yin fatali da dokar hukuncin kisa a cikin dokokin hukunce hukuncen ta, amma ga wadanda suka aikata manyan laifuka yan kasa
Mun ji cewa Gwamnatin Sarkin Muhammad Salman ta sassauta dokar kulle da zaman gida a jihohin Kasar Saudi Arabiya daga makon gobe zuwa ranar 13 ga watan Mayu.
A Nambiya, wata Budurwa ta kafa tarihin rike Minista da ‘Yar Majalisa ta na shekara 20. An Emma Theofilus ‘ya shekara 20 a kan kujerar Ministan yada labarai.
Kasar Saudiya
Samu kari