Karatun Ilimi
A ranar Litinin, mun ji cewa Malamai na maganar zuwa yajin-aiki saboda hare-hare a Makarantu. Kungiyar NUT ta bayyana haka yayin da ta ke tir da satar Dalibai.
Za ku ji wata Dalibar Makaranta za ta yi kwana 1 a kan kujerar Gwamnan Legas. Mulkin jihar Legas zai fada hannun Budurwa bayan ta lashe gasar ‘Yan Makaranta.
Kamfanin dillancin labarai na Benin (APB) ya rawaito cewa daga shekarar 2019 zuwa shekarar 2020, an samu ɗaliban makarantun sakandare sama da 500 ɗauke da juna
Za ku ji cewa wani Sarkin Yarbawa zai tura mutum miliyan 5 karatu, za a kashe masu N500bn da kudin aljihu gidauniyarsa. Wannan gidauniya za ta rage zaman banza.
A yayin da yake yi wa jami'ar fatan alkhairi, jawabin nasa ya nuna kaɗuwa dangane da saƙon cikin wasiƙar wadda tazo daga ofishin babban mataimakin shugaban jami
Kwamitin da aka ƙaddamar ya fara bin hanyoyin aiwatar da sabbin tsare tsare wanda shugaban ƙasa ya furtasu kwana kwanan nan, wanda suke da nufin jawo masu ƙoƙar
Za ku ji ashe mutumin Arewacin Najeriya ya yi zarra a gasar kimiyya da aka shirya. Da alama dai arewacin Najeriya za su iya yin kafada-da-kafada da duk Duniya.
Masarautar kasar Saudiyya ta ce zata bada guraben karatu kyauta ga daliban Najeriya 424 don yin karatu a bangarori daban daban a jami'o'in Saudiyya, ta kuma baw
Gwamnatin tarayya a ranar Asabar a Abuja ta ce shirye-shirye na kan hanya don ganin an yi wani tsari ga malaman makaranta nan gaba, wanda matakin digiri mai dar
Karatun Ilimi
Samu kari