Karatun Ilimi
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nadin Arc S.T. Echono a matsayin sabon babban sakataren asusun tallafin ilimin makaratun gaba da sakandare, TETFund. Echon
Majalisar wakilai ta Najeriya ta bayyana cewa, majalisar za ta tura wasu jami'an gwamnati domin tabbatar da kwaso 'yan Najeriya a kasar Ukraine. Wannan na zuwa
Ambasada Habu Ibrahim Gwani, wani mazaunin jihar Gombe ne da ya gina wata makarantar firamare a wani kungurmin kauyen mai suna Agangaro da ba kowace irin mota.
Wata budurwa ta ba da mamaki yayin da ta kammala digiri da makin da ba a saba gani ba. Ta yi karatu mai zurfi, ta kammala digirinta da CGPA din da ya kai 6.9.
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN reshen Jihar Kwara jiya ta jajirce akan cewa ba za ta taba barin amfani da hijabai a makarantun ta da ke jihar ba, The Nation
wamnatin Jihar Yobe ta ce hare-haren yan ta'addar kungiyar Boko Haram ya yi sanadin mutuwar dalibai 167 da malamai uku a jihar kamar yadda Daily Trust ta ruwait
Farfesa Babagana Umara Zulum, Gwamnan Jihar Borno ya yi alkawarin yin iyakar iyawarsa wurin mayar sa jarabawar NECO dole ga makarantun jiharsa, Daily Trust ta r
Wani matashi a jami'ar ABU ya gama da sakamakon da ba a taba ganin irinsa ba a jami'ar tun da aka kafa ta a 1962. Ya gama da sakamako mai kyau na karshe...
Aiku Abubakar ya aika sako ga gwamnatin Najeriya da sauran 'yan kasa kan abin da ya shafi ilimi da aiki dashi a Najeriya. Ya ce ya kamata a yi gyara a bangaren.
Karatun Ilimi
Samu kari