Karatun Ilimi
Fitaccen mai rajin kare hakkin bil adama, kuma mai gabatar da shirye-shirye, Ahmed Isah, da aka fi sani da Ordinary President ya kaddamar da kamfen don tara wa
Temitope Akande, wani dan Najeriya da ya kammala karatu a Jami'ar Harvard ya yi wa iyayensa godiya bisa sadaukarwar da suka masa a rayuwarsa. Ya wallafa wani ho
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi wa Kungiyar Malaman Kwalejojin Fasaha, ASUP, godiya saboda janye yajin aikin gargadi tare da koma wa bakin aiki. Gwamnatin ta
Wani shugaban makarantar Sakandire ya karɓi kudin zama jarabawar WAEC hannun ɗaliban SS3 ya bace ba'a san inda ya yi ba, ɗalibai sun fusata a wani bidiyo a Edo.
Wata makaranta da ke Derby a Birtaniya ta tanadar da bangare na musamman wanda dalibai musulmai za su dinga yin sallah a ko wacce rana cikin tsanaki bayan shuga
Kungiyar daliban Najeriya ta kasa ta bayyana shirinta na tara kudade ga kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), domin mayar da malaman ajujuwa, inda ta bayyana cewa
Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) reshen kudu maso gabas ta baiwa gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) wa’adin kwanaki tara su bude dukkan jami’o
Kwamitin Hadin Gwiwa ta Kungiyar Manyan ma’aikatan jami’o’i (SSANU) da kuma Kungiyar Ma’aikatan Jami’o’i marasa koyarwa (NASU) ta gabatar wa Gwamnatin Tarayya k
Makarantun gwamnatin Sokoto da Zamfara ba su da dalibai masu WASSCE. Babu dalibin makarantar gwamnati da aka yi wa rajista daga yankin Arewan a shekarar 2022.
Karatun Ilimi
Samu kari