Karatun Ilimi
Gwamna Yahaya Bello ya bayyana cewa dokar ilimi ta jihar Kogi na 2020 ya haramtawa yara da shekarunsu ya kai na zuwa makaranta su rika yawo a titi a lokacin zuw
Wata budurwa 'yan Najeriya ta wallafa hotunanta sanye da khakin NYSC inda ta ce sau 7 ta na rubuta jarabawar UTME amma ta na faduwa.Ana haka mahifin ta ya rasu.
Hukumar jami'ar Ambrose Ali da ke jihar Edo ta sallami wasu ma'aikatanta bisa zarin karbar kudi ba bisa ka'ida ba. An bayyana sunaye da tsangayoyin da suke aiki
Ibukunoluwa Areo ta kafa tarihin da wuya a goge shi a jami'ar Bowen, Iwo ta kammala digiri da sakamako mai daraja ta farko bayan kuma lambobin yabo da kyautuka.
Kaduna - Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Nasir El-Rufa'i ta sanar da cewa za ta sallami Malaman makaranta 233 bisa gabatar da takardun boge.
Wani matashin dan jihar Kaduna ya ci jarrabawar WAEC, ya bukaci 'yan Najeriya su taimaka su hada masa kudi ya karanta likitanci a Najeriya ko a kasar waje.
Rahitannin da muke samu daga jami'ar gwamɓatin tarayya dake Kano (BUK) na nuna cewa a jiya da daddare wata dalibar ajin karshe ta mutu jim kaɗan bayan Magrib.
Wani malamin jami'a ya caza ka dalibansa yayin da ya basu tambayoyin jarrabawar da a cewarsa shi ma ba zai iya amsa su ba da kansa a matsayin Malamin jami'a.
Hukumar makarantar firamare ta jihar Kaduna ta tattauna da masu ruwa da tsaki a shirye-shiryen ta na mayar da almajirai 10,500 da aka dawo da su makaranta.
Karatun Ilimi
Samu kari