Karatun Ilimi
Wata ‘yar Najeriya mai suna Ogunsanya Oluwafunke Esther, ta bayyana a yanar gizo domin nuna farin cikinta kan kammala digirin farko da sakamako mafi kyau...
Ma'aikatar Ilimi ta kasar Rasha ta shaida wa yan Najeriya cewa a shirye ta ke ta basu guraben karatu idan suna sha'awar cigaba da karatunsu a kasar. Mikhail L.
Yaron dan Najeriya mai suna Musa Sani ya ba mutane sha'awa a yanar gizo bayan da ya gina wani kwafin gadar sama ta jihar Kano da ya gina da tarkacen wasan yara.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nadin Arc S.T. Echono a matsayin sabon babban sakataren asusun tallafin ilimin makaratun gaba da sakandare, TETFund. Echon
Majalisar wakilai ta Najeriya ta bayyana cewa, majalisar za ta tura wasu jami'an gwamnati domin tabbatar da kwaso 'yan Najeriya a kasar Ukraine. Wannan na zuwa
Ambasada Habu Ibrahim Gwani, wani mazaunin jihar Gombe ne da ya gina wata makarantar firamare a wani kungurmin kauyen mai suna Agangaro da ba kowace irin mota.
Wata budurwa ta ba da mamaki yayin da ta kammala digiri da makin da ba a saba gani ba. Ta yi karatu mai zurfi, ta kammala digirinta da CGPA din da ya kai 6.9.
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN reshen Jihar Kwara jiya ta jajirce akan cewa ba za ta taba barin amfani da hijabai a makarantun ta da ke jihar ba, The Nation
wamnatin Jihar Yobe ta ce hare-haren yan ta'addar kungiyar Boko Haram ya yi sanadin mutuwar dalibai 167 da malamai uku a jihar kamar yadda Daily Trust ta ruwait
Karatun Ilimi
Samu kari