Karatun Ilimi
Gidauniyar Bashir Ahmad ta dauki nauyin karatun Saratu Dan-Azumi, hazikar yarinya wacce Allah ya yiwa baiwar hada lissafi duk da cewar bata zuwa makaranta.
Gwamnatin Jihar Kano ta bada tallafin karatu na Naira miliyan 3 ga wani dan jihar, Suyudi Sani, saboda bajinta da ya nuna a jarrabawar shiga makarantun gaba da
Mayo, daya daga cikin 'ya'ya mazan gwamnan jihar Ogun, Gbenga Daniels, ya kammala digirin digir dinsa a wata jami'ar kasar waje inda ya karanci Real Estate.
Hotunan daliban makarantar St. Kizito’s High School, dake Iwopin, a yankin Ogun Waterside a jihar Ogun zaune a kasa dirshan suna rubuta jarabawar canjin aji.
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya bada Naira miliyan 5 ga wata makaranta mai zaman kanta domin daukan nauyin karatun Musa Sani, yaro dan shekara 13 mai ha
Hotunan Muhammad Badaru, 'dan gwamnan jihar Jigawa yayin da ya kammala digirinsa a jami'ar London sun yadu. 'Yan uwansa sun garzaya har London taya shi murna.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta ce a shirye ta ke ta janye yajin aikin game gari da ta ke yi a kasar, rahoton Daily Trust. ASUU ta fara yajin aiki
Muslim Rights Concern ta ce an samu kicibis a jadawalin jarrabawar SSCE na bana. Shugaban MURIC, Ishaq Akintola ya yi wa hukumar uzuri, ya ce kuskure aka yi.
Kwamitin limamai da malaman addinin musulunci ta Jihar Ogun ta ce dole gwamnatoci a dukkan matakai su mayar da hankali kan ilimi da gina al'umma don kasar ta ci
Karatun Ilimi
Samu kari