Jihar Kaduna
'Yan majalisar dokokin Kaduna sun sauya sheka daga PDP zuwa APC saboda nasarorin Gwamna Uba Sani, suna mai alkawarin ci gaba da kawo zaman lafiya da ci gaba a jihar.
Tsohon Sanata, kuma tsohon magidanci Nasir El Rufa'i ya shawarci tsohon gwamnan Kaduna da ya nemi afuwan mutanen da ya jagoranta saboda zargin shiga hakkinsu.
Dangote ya fara hada motoci samfurin Peugeot a jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya. Hakan na shirin kamfanin na zama jagora wajen samar da motoci a Najeriya.
Jam'iyyar APC ta bayyana rashin jin dadin yadda ake samun 'yar tsama tsakanin jigo a cikinta, Nasir El-Rufa'i da gwamnatin tarayya da aka samar da taimakonsa.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar rashin aikin yi a tsakanin matasan da ke Arewacin Najeriya.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da mutane masu yawa tare da kona gidaje.
Sojoji sun fatattaki 'yan fashi da makami da suka tare hanyoyi a jihar Kaduna suna kokarin sace mutane. 'Yan fashin sun firgita sun tsere, an ceto mutane biyu.
Kungiyar kare hakkin Musulmi a Najeriya watau MURIC ta ja kaunnen gwamnatiɓ tarayya da ya guji kamawa ko muzgunawa tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir El-Rufai.
Jarumar Kannywood, Maryam Malika, ta runtuma kotun Shari’a da ke Magajin Gari, Kaduna domin neman a tabbatar da sakin da tsohon mijinta mai suna Umar ya yi mata.
Jihar Kaduna
Samu kari