Jihar Kano
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan makudan kudaden makaranta ga dalibai 'yan asalin jihar da ke sauran Jami'o'in Najeriya don kammala karatunsu.
Labari maras dadi ya zo cewa wasu matasa biyar yan jihar Katsina sun rasa rayukansu kan hanyar zuwa daurin aure daga Katsina zuwa Kano, tuni aka birne su.
Kamfanin mai na NNPC ya karyata rahoton cewa ya bai wa wasu kwangiloli na gyara bututun mai a boye ga wasu masu ruwa da tsaki a harkokin man fetur a Arewacin kasar.
Duk da kiran a rage kashe a kuɗi a gwamnati, wasu gwamnoni sun yi gaban kansu wajen naɗa hadimai masu yawan gaske domin taimaka musu a sha'anin mulki.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar bazata a ɗaya daga cikin manyan tsofaffin asibitocin da ke jihar, inda ya rabawa majinyata N20,000.
Kotunan zaben gwamnoni da ke zama a jihohi 28 sun yanke hukunci a jihohi 22. PDP, APC da Labour Party sun yi gagarumin nasara. Saura jihohi 8 da za a yi hukunci.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta musanta rahotanni da ke cewa ta yi watsi da daukaka karar da aka yi game da zaben gwamnan Kano na 2023.
Dan majalisa a jihar Kano mai wakiltar mazabar Tarauni a majalisar Tarayya, Mukhtar Yerima ya yi nasarar kwato kujerarsa a kotun daukaka kara bayan ya rasa kujerarsa
Jam'iyyar NNPP a jihar Kano ta bayyana cewa babban kuskuren da Tinubu ya yi shi ne na zaban Ganduje a matsayin shugaban APC, ta ba shi shawara ya dawo ga kwankwaso.
Jihar Kano
Samu kari