Jihar Kano
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Rabi'u Yusuf Takai na jam'iyyar NNPP a matsayin wanda ya lashe zaben Majalisar Tarayya a mazabar Takai/Sumaila a Kano.
Kungiyar IPAC ta shawarci Gwamna Abba Kabir yadda zai inganta harkar dimukradiyya a jihar wurin bai wa dukkan sauran 'yan jam'iyyu mukamai a gwamnatinsa.
Lauyoyi sun fito da kuskuren da Kotu ta yi wajen rusa nasarar Abba Gida Gida. Hukuncin da aka zartar a shari’ar zaben shugaban kasa zai raba gardama a jihar Kano.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers da ubangidansa a siyasance Nyesom Wike na ta takun saƙa. An jeranto sauran gwamnonin da ke da iyayen gida a siyasance.
Kotun ɗaukaka ƙara ta sanya ranar da za ta fara sauraron ƙarar da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya shigar kan nasarar Nasiru Yusuf Gawuna a kotun zaɓe.
A baya-bayan nan Gwamnatin Tarayya da na wasu jihohi sun mayar da kwalejojin fasaha da ilimi zuwa jami'o'i sai dai hakan bai yi wa tsohon shugaban ASUP dadi ba.
Kotun koli ta yi hukunci kan zaben Gwamna Alex Otti na jihar Abia inda ta tabbatar da nasarar Otti a matsayin gwamnan jihar bayan shan kaye a kotun Kano a baya.
Gwamnatin jihar Kano ta ce tsohon gwamnan jihar, Ganduje, ya ciwo bashin sama da naira biliyan 500 kafin ya sauka. Bashin ya kawo tsaiko wajen gudanar da ayyuka.
An bayyana yadda shugabannin NNPP a Arewa maso Yamma suka yi zama domin warware wasu matsaloli game da halin da ake ciki na korar dan takarar shugaban kasa.
Jihar Kano
Samu kari