Jihar Kano
Abdulmumin Jibrin ya hadu da shugaban kasa Bola Tinubu a Aso Rock a ranar Juma'a, sun tattauna a kan abin da ya shafi siyasar Kano da shugaban kasan.
Jigon jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso ya ka ziyarar jaje a jihar Kaduna game da harin bam da sojoji su ka yi kan masu Maulidi a kauyen Tudun Biri.
Fitaccen mawakin suyasar nan, Dauda Adamu Abdullahi Kahutu Rarara tare da wasu jaruman Kannywood maza da mata sun roki mazauna Kano su rungumi zaman lafiya.
Hukumar yaki da cin hanci (EFCC) ta gurfanar da wani daraktan kamfani, Salisu Suleiman kan badakalar miliyan 21 na biyan kudaden iskar gas da bakin mai.
A cewar Zaura, canja kudin da Buhari ya yi ana dab da babban zaben kasar, ya jefa 'yan Najeriya cikin mawuyacin hali wanda ya tilasta su juya wa jam'iyyar baya.
Kamfanin simintin Dangote ya bai wa dalibai 119 tallafin karatu ga 'yan asalin jihar Ogun da ke yankin Ibese da kamfanin ke gudanar da ayyukansa.
A yayin da Kanawa ke jiran hukuncin da Kotun Koli za ta yanke kan zabe Kano, wanda ya kafa NNPP, Boniface Aniebonam ya shirya addu'a ta musamman don nasarar Abba.
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi zama da ‘Yan majalisa domin a karfafa NNPP. Kwankwaso ya tattauna da Ali Sani Madaki, Abdulmumin Jibrin da Abdulkadir Tijjani Jobe.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan kudaden diyya har biliyan uku ga masu shaguna da 'yan kasuwa a jihar bayan kotu ta tilasta shi.
Jihar Kano
Samu kari