Jihar Kano
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da cewa nan ba da jimawa ba zai sallami kwamishinoni da ba su tabuka komai ba domin kawo wasu sababbin jini.
Abba Kabir Yusuf ya gabatar da kasafin kudin N549bn na shekarar 2025. Bangaren ilimi da kiwon lafiya sun fi samun kaso mai tsoka a kasafin kudin Kano.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa bai taba samun baraka da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ba.
Kungiyar Likitocin Najeriya ta dakatar da yajin aiki a Kano bayan ganawa mai amfani da Gwamna Abba Yusuf, wanda ya sasanta rikici tsakanin likita da kwamishiniya.
Kungiyoyin yaki da cin hanci sun taso shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje a gaba inda suka bukaci hukumar bukaci EFCC ta cafke shi kan cin hanci.
Likitoci karkashin kungiyar likitocin Najeriya (NMA) sun sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani a asibitin Murtala Muhammad da ke jihar Kano.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga likitocin jihar da su janye yajin aikin da suke yi. Gwamnan ya ya bayyana cewa ya kamata su tausayawa arasa lafiya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa da farko bai san an kama yaran Kano a lokacin zanga-zanga ba sai daga baya, ya faɗi matakin da ya ɗauka.
Gwamnatin jihar Kano ta musanta alakar siyasa da kuma sauye-sauyen manyan sakatarori a ma'aikatu da aka yiwa wasu manyan daraktoci da cewa rigimar NNPP ta jawo.
Jihar Kano
Samu kari