Jihar Kano
Sabuwar dambarwa ta bullo a siyasar Kano bayan gwamnatin Abba Kabir Yusuf ya sake maka shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje a gaban kotu bisa zargin almubazzaranci.
Gwamna Abba Yusuf zai magance rashin adalcin da aka yi a gwamnatin baya, inda ya sanar da kafa rundunar hadin gwiwa ta musamman domin yaki da masu satar waya.
Majalisar jihar Kano ta gabatar da kudirin samar da sarakuna guda uku masu girman daraja ta biyu da za su ƙasa ƙarƙashin Sarki Muhammadu Sanusi II.
Sarkin Dawaki Babba, Baffa Dan Agundi ya bayyana kuskuren da aka yi tun farko kan mayar da Sanusi II sarauta inda ya ce shi ba ɗan sarki ba ne domin gadonta ake yi.
Jama'ar karamar hukumar Dawakin Kudu sun shiga tashin hankali bayan an gano gawarwaki guda shida a gidan wani mai sayar da kayan miya, Abdul-Aziz.
Wani jagoran jam'iyyar NNPP a karammar hukumar shanono ya koma jam'iyyar APC a jihar Kano. Sanata Barau Jibrin ne ya karbe shi tare da wasu yan NNPP a Abuja.
Bayan yanke hukunci kan dambarwar sarauta, Kungiyar Kano Democratic Vanguard ta ce hukuncin abin kunya ne ga bangaren shari'a ganin yadda aka nuna son kai a fili.
Babbar kotun jihar Kano ta umarci sarakuna 5 da aka tsige a Kano su mayar da kayan sarautar da ke hannunsu ga Gwamnatin jihar ko Sarki na 16 Muhammadu Sanusi.
Tsagin NNPP ya zargi dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Rabi'u Musa Kwankwaso da kokarin kwace jam'iyyar,lamarin da ya ce ba za su amince ba.
Jihar Kano
Samu kari