Malamin addinin Musulunci
Wata Kungiya ta yi Allah wadai da kisan limamin masallaci a Afirka ta Kudu, Muhsin Hendricks tana kira ga hukumomi su bincika ko an kashe shi ne saboda akidarsa.
Hedikwatar Raabitatul Aima Wal Hulamoh ( kungiyar limamai da malamai) na yankin Yarbawa ta sanar da ranar fara azumin watan Ramadana na 2025 a Najeriya.
Bayan korafe-korafen al'umma kan shirin 'Qur'anic Convention', rahotanni sun tabbatar da cewa an ɗage taron da aka shirya yi a Abuja cikin mako biyu.
Daya daga cikin sababbin limaman masallacin Abuja, Abdulkadir Salman Sholagberu ya bukaci yan Najeriya su koma ga Ubangiji kan tsadar rayuwa da ake ciki.
Limami kuma mai lura da masallacin Harami,Sheikh Dr Abdur Rahman As-Sudais ya gargadi masu nuna rashin ladabi a kabarin Manzon Allah SAW da ke Madina.
Shugaban malaman Izala mai hedkwata a Jos, ya yi dabara wajen jawo hankalin Tinubu wajen kashe Naira biliyan 33.42 kan gyara hanyar Kaduna zuwa Jos
Bayan kammala gasar musabaka ta kasa a Kano, Gwamna Agbu Kefas na Taraba ya taya Hafeez Mujaheed Salihu murnar lashe wa da kungiyar Izalah ta gudanar.
Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah ya yi kira ga malaman Izalar Jos da Kaduna kan rikici da ya barke tsakanin Sheikh Jingir da Kabiru Gombe. Ya bukaci a sasanta.
Shugaban kungiyar Izalah, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya gargadi masu yada batun 'Quranic Convention' a kafofin sadarwa su janye idan ba alheri za su rubuta ba.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari