Malamin addinin Musulunci
An yi rashin babban malamin Musulunci a jihar Adamawa, Sheikh Abubakar Daware, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tura sakon ta'azziya.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai farmaki masallaci ana sallar Asuba a masallaci da asuba. An sace limami da wasu masallata 10 yayin harin.
Cibiyar Daarul Hadeethis Salafiyyah da ke Zariya da Albani Zariya ya assasa ta fitar da rahoto kan nasarorin da ta samu shekaru 11 bayan kashe Sheikh Albani.
An shiga jimami a jihar Kaduna sakamakon rashin daya daga cikin mamnyan malaman addinin musulunci. Sheikh Ishaq Yunus Almadany ya yi bankwana da duniya.
Malamin addini a Najeriya, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bukaci musulmai su daina gaba da juna kafin Ramadan. Ya yi kira kan ciyarwa da sulhu a azumi.
Abubuwa da dama sun faru a Arewacin Najeriya da suka fi daukar hankali da kuma jawo ce-ce-ku-ce a kafofin sadarwa a cikin yan kwanaki duba da tasirinsu ga al'umma.
Gwamnatin Kano karkashin jagorancin gwamma Abba Kabir Yusuf ya bayyana 9shirinta na ganin ta gyara tsarin neman ilimin litafin Allah mai tsarki watau Alqur'ani
Shugaban majalisar malamai na kungiyar Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya fara gyara hanyar saminaka da ta hada jihohin Arewa. Mutane sun ba da gudumawa.
Babban lauya dake rajin kare hakkin dan Adam, Barista Bulama Bukarti ya bayyana cewa akwai bukatar malamai su fito da bayanin wanda ya kawo 'Qur'an convention.'
Malamin addinin Musulunci
Samu kari