Malamin addinin Musulunci
Malamin addinin Musulunci a jihar Kaduna, Sheikh Ahmed Mahmud Gumi ya ba gwamnatin Najeriya shawara kan yadda za ta yaki yan kungiyar Lakurawa a kasar.
Yayin da ake zargin malamai da ci da addini, Sheikh Kabiru Gombe ya yi magana kan lamarin inda ya ce Bola Tinubu da Kashim Shettima sun fi kowa ci da addini.
Jami'an NSCDC sun cafke ɓarawon da ya sharara da sata a masallacin Juma'a na Dakata a jihar Kano. Barawon ya sace kayan wutar sola a masallacin Juma'a.
Sheikh Bello Yabo ya ce kiran Abba tsaya da kafarka zalunci ne. Ya ce bai kamata a raba tsakanin Abba Kabir Yusuf da Rabi'u Musa Kwankwaso ba a Kano.
An yi rashin fitaccen malami kuma shugaban kungiyar JNI, Jafaru Makarfi a jihar Kaduna a daren jiya Asabar 23 ga watan Nuwambar 2024 yana da shekaru 93.
Sheikh Idris Dutsen Tanshi ya yi magana kan liyafar da Sheikh Kabiru Gombe ya halarta inda ya ce kwata-kwata bai dace malamai su halarci irin wannan wuri ba.
Gwamnatin Sokoto ta kaddamar da yan Hisbah. Sheikh Aminu Daurawa ya halarci taron yan Hisbah. Sarkin Musulmi ya bukaci ba yan Hisbah cikakken iko domin yin aiki.
Sanata Sunday Katung da ke wakiltar Kaduna ta Kudu ya nada Malam Ilyasu Musa da Fasto Gideon Mutum domin kula da bangaren addinan Musulunci da Kiristanci.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya yabawa lauya Abba Hikima da ya maka Ministan Abuja, Nyesom Wike a kotu.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari