Malamin addinin Musulunci
Hukumomi a kasar Saudiyya ta bukaci a fara duba watan sallar azumi a ranar Asabar mai zuwa. Za a fara bikin sallah ne da zarar an ga wata a Ranar Lahadi ko Litinin.
Babban malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Isa Ali Pantami ya fashe da kuka yayin da yake kwararo addu'o'i a wurin rufe tafsirin Alkur'ani na Ramadan.
Malamin Musulunci a Kwara, Alfa Mohammed Ali Eyonbo Anabi, ya ce mahaifiyar Gwamna AbdulRazaq ta tabbatar musu tun 2019 cewa ɗanta zai yi kokari sosai a mulki.
Babban malamin addinin musulunci a Kano, Sheikh Lawan Abubakar Triumph ya buƙaci mai martaba Sarki na 15, Aminu Ado Bayero ya yi hakuri ya janye shirin hawan sallah.
Wani malamin addinin Islama, Khalifah Mojeed Alawaye, ya ce an kai masa hari yayin tafsirin Ramadan saboda yana sukar giya da amfani da sassan jikin mutum.
Ƙungiyar JIBWIS wacce aka fi sani Izala ta sanar da rasuwar shugaban Majalisar Malamai na kungiyar a jihar Yobe, Sheikh Imam Muhammad Khuludu ranar Laraba.
Tsohon minista a Najeriya, Sheikh Isa Ali Pantami ya gargadi shugabanni daga kan kansiloli har shugaban kasa da su tabbata sun yi adalci ga al'ummar da suke mulka.
Masanin taurari a Najeriya Simwal Usman Jibrin ya bayyana cewa ranar Asabar za a haifi jinjirin watan Shawwal. Ya ce sai dai ba lallai aga watan a ko ina ba.
Baban Chinedu da ya fara wa'azin kare addinin Musulunci ya hadu da Isma'il Maiduguri. Malamin ya ba Baban Chinedu shawarwari kan yadda zai samu nasara.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari