Malamin addinin Musulunci
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika saƙon ta'aziyya ga iyalan Marigayi Sheikh Muyideen Bello, wanda Allah ya yi ma rasuwa ranar Juma'a a Ibadan.
Da safiyar yau Juma'a 6 ga watan Disambar 2024 aka sanar da labarin rasuwar malamin Musulunci, Sheikh Muyidden Ajani Bello wanda ya rasu yana da shekaru 84.
Sheikh Muyideen Bello ya rasu yana da shekaru 84. Fitaccen malami ne da ya yada addinin Musulunci, yana jan hankalin jama’a kan kyawawan dabi’u da gaskiya.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Alkali Ustaz Abubakar Salihu Zaria ya hango babban makircin da ake kullawa na makarde Arewacin Najeriya karkashin Tinubu.
Rahotannin da muke samu yanzi haka sun nuna cewa Allah ya yi wa babban malami mai wa'azi a Ibadan, Sheikh Muyideen Bello rasuwa, babu cikakken bayani a yanzu.
Sheikh Murtala Bello Asada ya yi magana kan alakar Shugaba Bola Tinubu da kasar Faransa inda ya ce hakan ya fi sabon kudirin haraji masifa a Najeriya.
Malaman Musulunci da dama sun yi ta korafi kan sabon kudurin haraji inda suka ba da shawarwari yayin da Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bambanta da su.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi magana kan kudirin haraji na Bola Tinubu, Pantami ya fadi wurare 7 da suke bukatar a sake nazari a kansu domin samun hadin kai.
An rufe gasar karatun Al;Kur'ani na 39 a Demsa a jihar Adamawa. Sanata Abbo ya ba mahaddata Keke Napep duk da shi ba Musulmi ba ne. Atiku ya halarci taron.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari