Addinin Musulunci da Kiristanci
Wani Fasto mai suna Meshack Aboh ya shawarci maza musamman Kiristoci da su auri mata fiye da daya saboda hakan na kara tsawon rai, ya ce yanzu haka matansa biyu
An canjawa wani ƙayataccen katafaren masallaci suna zuwa sunan mahaifiyar Isa (AS), wato Maryam, a Abu Dhabi da ke Hadaddiyar Daular Larabawa. Yariman birnin.
Al'ummar Musulmai a jihar Legas sun mamaye majalisar dokokin jihar don nuna rashin jin dadinsu a nuna wariya da aka yi a nadin mukaman Gwamna Sanwo-Olu Babajide
Babban malamin addinin Kirista ya bayyana cewa, akwai hannun Turawa wajen tabbatar da ana kokarin kawo tsaiko da matsala a jamhuriyar Nijar da aka juya mulki.
Wasu matasa matsafa sun yi ajalin wani Fasto mai suna Dada Itopa a cikin gonarsa bayan sun yi basaja cewa su leburori ne a jihar Ondo, sun sari matarsa da adda.
Za a ji Sheikh Kabiru Gombe, ya ce malaman kasar Najeriya nan sun shaida wa Shugaban Kasa Bola Tinubu illar da take tattare da afka wa Jamhuriyar Nijar da yaki.
Kungiyar kiristoci ta Najeriya ta tura sakon ta'aziyya ga Musulman kasar nan biyo bayan samun iftila'in da ya faru na rushewar wani bangaren masallacin sarki.
A baya, an yada wani bidiyon wata wakar da ta jawo cece-kuce tare da kira ga a sauke shi saboda batanci ga addinin Islama da kuma al'adar malam Bahaushe ma.
Kotun da ke zamanta a birnin Abuja da gurfanar da wani sanannen Fasto mai suna Uche Aigbe kan zargin mallakar bindiga kirar AK-47 a cikin majami'arsa a Abuja.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari