INEC
Jihar Osun - Tsohon Mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a Jami’yyar People’s Democratic Party PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya taya Isiaka.
Bayan babbar Kotun tarayya ta sa ƙafa ta yi fatali da ƙarar kungiyar SERAP, hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa ta sanar da zata rufe rijista ranar 31 ga wata.
Jihar Osun - Hukumar gudanar da zabe mai zaman kanta INEC, ta ce ta kammala duk wani shirye-shiryen da zata yi dan gudanar da zaben jihar Osun a ranar Asaba 14.
Kwamishinan Zabe na INEC a Jihar Osun, Farfesa Abdulganiy Raji, ya bayyana haka a lokacin da yake magana a gidan Talabijin na Channels Television na Daily Su.
INEC ta ce saura kwana uku kacal lokaci ya kare, har yanzun jam'iyyun NNPP da AAC ba su miƙa sunayen yan takararsu na matakin johohi ba, wanda ya haɗa da na
Ma'aikatan hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, reshen Jihar Abia sun rufe kwamishinan INEC, mai kula da jihar, Joseph Iloh, a ofishinsa kan rashin biyansu hakok
ihar Yobe : Wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar APC a mazabar Yobe ta Arewa, Bashir Machina, ya sanar da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
A yau ne aka tashi da labarin kone wani ofishin hukumar zabe mai zaman kansa a wani yankin jihar Enugu, lamarin da ya girgiza 'yan Najeriya da dama, rahoton Dai
Wasu tsageru da ba a sani ba sun kona ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta karamar hukumar Igboeze ta Arewa a jihar Enugu da ke Kudu maso Gabashin Najeriya.
INEC
Samu kari