INEC
Usman Alkali Baba, IG na rundunar yan sanda ya ce an kama a kalla mutane 203 kan laifuka daban-daban masu alaka da zabe yayin zaben ranar Asabar 25 ga Fabrairu.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) za ta ba da takardun shaidar lashe zabe ga zababbun sanatoci da 'yan majalisun tarayya kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya ce yayin da shugabannin PDP ke can suƙa fara zanga-zanga shi kuma yana nan yana zubawa talakawansa ayyukan Alheri a Ribas.
Kwamishinan yaɗa labarai na hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Festus Okowa, ya saurari jam'iyyar PDP da ta fita nuna fushinta a hedkwatar Abuja.
Jam'iyyar PDP ta jagorancin wata zanga-zanga a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta, inda take bayyana rashin amincewarta da yadda sakamakon zaben bana ya zo.
Tun da hukumar INEC ta amsa cewa an samu matsaloli, Atiku Abubakar ya ce Farfesa Mahmood Yakubu ya sauka. Mai taimakawa ‘dan takaran ya fitar da jawabi a jiya.
Jagororin adawa ba su gamsu da sakamakon zaben 2023 ba. An aika goron gayyatar zanga-zanga zuwa Gwamnonin Delta, Sokoto, A/Ibom Bayelsa, Edo, Adamawa, da Bauchi
Hasashen da YIAGA suka yi ya nuna sakamakon da aka sanar ya ci karo da abin da ake sa rai, hakan na zuwa ne bayan Bola Tinubu ya samu shaidar zama Shugaban Kasa
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta dauka kwararan matakai da zasu taimaka wajen kaucewa samun matsala a azaben gwamnonin da ke tafe nan da mako.
INEC
Samu kari