India
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karrama firaministan India, Narendra Modi da lambar yabo ta kasa. Tinubu ya ce firaministan abokin Najeriya ne.
An harbi tsohon ministan jihar Maharashtra ba adadia kirji a wajen ofishin dansa a Mumbai wanda ya yi silar mutuwarsa, a cewar kafafen yada labarai na Indiya.
An samu asarar rayuka bayan aukuwar turmutsitsi a wurin wani taron addini a kasar Indiya. Da yawa daga cikin mutanen da suka rasa ransu mata ne da yara.
Gwamnatin India ta sanar da mutuwar mutane 36 da kuma sama da 100 da ke wance a asibiti bayan shan giya a yankin Kallakurichi da ke jihar Tamil Nadu.
Karamin Ministan lafiya a Najeriya, Tunji Alausa ya bugi kirji kan yadda suka inganta bangaren lafiya inda ya ce har daga indiya da Turai ana zuwa neman lafiya.
Akwai tarin al'adu da dama a ƙasashen duniya wanda ya bambanta da saura, wasu kasashe sun amince da tsarin mata su biya maza sadaki yayin da suke neman aure.
Wata mata ‘yar kasar Indiya da mijinta ya ce ta mutu a wani hatsari an gan ta ta bude idanuwanta jim kadan kafin a kona ta. Wannan lamari ya ba mutane mamaki.
'Yan sanda a Indiya sun tsare wani tantabara na tsawon wata takwas a hannunsu bisa zarginta da yi wa China leken asiri, daga bisani an saki tantabara bayan bincike.
Hukumomi a Indiya sun rushe babban masallacin Juma'a a birnin New Delhi mai cike da tarihi wanda ya fi shekaru 600 a duniya, Musulmai sun yi martani.
India
Samu kari