Kungiyoyin kare hakkin bil adama
Gwamnatin Kano ta bayyana fitar da N600m a matsayin kasonka na kudin gabatar da ayyukan ci gaba a jihar da hadin gwiwar kungiyoyi masu zaman kansu.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci mahukunta a Najeriya sun binciki yadda wani matashi Kabiri Ibrahim ya rasa ransa a jihar Bauvji kan satar indomi.
Gwamnonin Najeriya da minista Wike sun samu kara daga kungiyar SERAP kan yadda suke cin bashi ba tare da yiwa 'yan kasa bayanin yadda suka kashe wadannan kudaden ba.
Guguwar ruwan sama ta lalata muhallan mutane 3,000 a jihar Kogi. Galibin wadanda abun ya shafa mata ne da kananan yara wanda suka nemi mafaka a gidajen makwabta.
‘Yan Najeriya sun kashe naira tiriliyan 2.6 wajen siyan data da katin kiran waya cikin watanni tara. Masu amfani da kamfanin na MTN su na hawa yanar gizo ne da 4G
Hukumomi a kasar Indiya sun dauki matakin rufe makarantar da aka ci zarafin dalibi Musulmi wanda malamar makarantar ke umartan sauran dalibai kan dukan dalibin.
Gamayyar wasu kungiyoyi masu rajin yaki da cin hanci da rashawa sun bukaci shugaban hukumar EFCC ta kasa , Abdulrasheed Bawa da ya sauka daga mukaminsa domin.
Jihar Katsina - Gamayyar kungiyoyin kare hakkin dan Adam a katsina sun yi kira ga gwamnatin tarayya ta musu bayyani akan makudan kudaden da aka kashewa a harka.
Kungiyar ta yabawa NDLEA karkashin jagorancin shugabanta Buba Marwa, saboda ayyana neman DCP Abba Kyari, bisa zargin alaka da safarar miyagun kwayoyi, inji raho
Kungiyoyin kare hakkin bil adama
Samu kari