Hajjin Bana
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ba wa alhazan jihar fiye da 3000 Riyal 300 don rage musu radadi, ya roke su da zuci gaba da yiwa jihar addu'a.
An hangi gwamnan jihar Bauchi, Sanat Bala Abdulkadir Mohammed yana jagorantar wasu Alhazai sallah a filin arfa. Hoton da gwamnan ya dora a shafinsa ya ja hanku.
Alhazan jihar Osun sun fusata kan rashin ingancin abincin da ake ciyar da su da shi a ƙasa mai tsarki. Alhazan sun gudanar da zanga-zanga domin nuna fushin su.
Hukumar alhazan Najeriya (NAHCON) ta tabbatar da mutuwar alhazan kasar guda shida da ke aikin hajjji a kasar Saudiyya. Bibbiyu daga Kaduna da Osun, 1 a Filato.
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta ce ta yi jigilar maniyyata 67,000 daga cikin 73,000 ta bangaren da aka ware, ta shawarci mutane kan tsarin ajiya nahukumar.
Akwai mutane da-dama da sun biya kudin aikin hajji, amma ba su makomarsu ba. NAHCON ta tabbatar da cewa babu wanda za a bari ba tare da ya sauke farali ba.
Yayin da aka sanar da ganin jinjirin watan Dhul Hijjah, akwai bukatar Musulmai su kiyaye ranaku 3 da ke da muhimmanci a wannan wata mai alfarma da za a shiga.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya dauki nauyin akalla Musulmai 200 domin sauke farali a aikin hajjin 2023. Wannan shine irinsa na farko a cikin shekaru 10.
Hukumar kula da Alhazan Najeriya ta kasa (NAHCON) ta koka kan yadda alhazai mata suka yi kunnen uwar shegu da shawarwarin da aka masu idan suna da juna biyu.
Hajjin Bana
Samu kari