Gwamnan Jihar Katsina
Bata-gari sun kai wa Peter Obi hari a Jihar Shugaban Kasa yayin da ya je yakin zabe, an bukaci jami’an tsaro su binciki lamarin saboda gudun haka ta sake faruwa
Wata wasika ta bayyana a kafafen ra'ayi da sada zumunta wanda ke nuna gwamnatin jihar Katsina zata fitar da kudi milyan dari biyar don tarban shugaba Buhari.
Wasu 'yan ta'adda sun kai farmaki wata coci da ke Jan Tsauni a karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina inda suka tasa keyar mutum 25 tare da raunata fasto.
Malamin addini wanda ya yi hasashen cewa an yi wa kungiyar kwallon kafa na Chelsea asiri ya yi hasashen abubuwan da za su faru a zabukan Katsina, Abia da Taraba
Hamshakin mai arzikin jihar Katsina, Alhaji Dahiru Mangal, ya bayyana tsananin damuwarsa kan rasuwar 'dan uwansa wanda yace suna da matukar kusanci da juna.
A jihar Ebonyi, kisan ya jawo Gwamna ya sa a damke Shugaban Jam’iyyar APC. Kwanaki wamnatin David Umahi ta ci jam’iyyar APC tarar N5m saboda laifin saba doka.
APC tana ganin ta kanta tun da ta rasa mulki a jihar Osun. Gwamna Ademola Adeleke ya bada sanarwar a dawo da motocin da aka karba a baya ba tare da ka’ida ba.
Jam'iyyar PDP ta samu karuwa da a kalla mambobin 92,000 a Jihar Katsina da suka sauya sheka daga APC da wasu jam'iyyun. An tarbe su ne yayin kamfen din Atiku.
Gwamna Ademola Adeleke ya yi bayanin abin da ya sa Jami’an DSS su ka rabu da shi. Ana raya cewa DSS sun janye jami’ansu ne saboda Gwamnan ya ci masu mutunci.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari