Akwatin zabe
Kimanin mutane biyar sun rasa rayukan su lokacin da yan bindiga suka kai farmaki a wuraren zabe guda biyu yayin gudanar da zaben karamar hukumar jihar Enugu.
Kwamitin rikon kwarya na jam'iyya mai mulki, Mai mala Buni, ya sanarda hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, kan hukuncinsu na yin gangamin zaben shugabannin ta.
Daya daga cikin dattawan Najeriya masu sharhi kan lamuran yau da kullum, Alhaji Tanko Yakassai, ya bayyana abinda ya tattaina da Asiwaju Bola Tinubu lokacin da.
Anambra - Kwamitin yakin zaben Sanata Andy Uba ta yi watsi da sakamakon zaben gwamnan jihar Anambra da hukumar zabe ta kasa watau INEC ta sanar ranar Laraba.
Hukumar gudanar da zaben kasa watau INEC ta bayyana cewa zaben jihar Anambra da aka cikashe yau Talata zai gudana ne tsakanin karfe 10 na safe zuwa 4 na rana.
Jihar Anambra - Mabiyanmu su sani, wannan sakamakon abinda ma'aikatan INEC suka sanar ne bayan kammala kirge a kowani rumfar zabe kuma wakilanmu sun shaida.
Anambra - Dan takaran jam'iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA), Charles Soludo, ya bi manyan abokan hamayyarsa karamar hukumarsu kuma ya lallasa su.
Awka - Dan takaran kujeran gwamnan jihar Anambra karkashi jam'iyyar All Progressives Congress APC, Sanata Andy Uba, ya kashe akwatin rumfar da ya kada kuri'arsa
Anambra - Dan takaran gwamnan jihar Anambra karkashin jam'iyyar APGA, Charles Soludo, ya tuhumi abokin hamayyarsa, Andy Uba na APC, da laifin amfani da kwalin.
Akwatin zabe
Samu kari