Fulani Makiyaya
Majalisar jihar Oyo ta bukaci cafke shugaban Fulani, Seriki Chumo kan zargin kisan manomi da jami'in tsaron Amotekun a yankin Iwajowa da ke jihar.
Wasu makiyaya uku da ake zargi da kisan wani fasto mai suna Segun Adegboyega a yankin Ogbomoso, jihar Oyo sun shiga hannu. Suna tsare a ofishin ‘yan sandan Owode.
Za a ji yadda mace ta haihu a tsakiyar jama’a yayin da aka hallaka mazaje a kashe-kashen Filato. Akwai wanda take shirin aurar da yaronta da ta rasa komai a duniya.
Sababbin bayanai sun fito bayan bacewar shugaban 'yan Miyetti Allah Kautal Hore a Nasarawa. Hukumar DSS tace ba ta tsare da shugaban kungiyar makiyayan.
Kungiyar Miyetti Allah ta kaddamar da kungiyar 'yan sa kai don yakar 'yan bindiga da barayin shanu a jihar Nasarawa. Kungiyar ta horas da fulani 1,114 don yin aikin.
Bankin IsDB da asusun LLF karkashin shirin KSADP za su gina manyan cibiyoyin tara madara guda 60 a fadin jihar Kano. Za a kashe N4bn wajen yin aikin.
Rahotanni da suke fitowa nuna ce an kashe wani makiyayi mai suna Nuhu Adamu a unguwar Mortal da ke Bokkos a jihar Filato. Hakan na zuwa ne kwanaki.
Wasu da ba a san ko su waye ba sun kai harin ramuwar gayya a wata rugar Fulani a garin Kpache, karamar hukumar Abaja da ke birnin Abuja inda suka kashe mutum 2.
An yi kira ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta gaggauta biyan diyyar farar hula da sojojin Najeriya suka kashe a hare-haren sama a fadin kasar.
Fulani Makiyaya
Samu kari