Wahalar man fetur a Najeriya
Mutane sun fara dawowa daga rakiyar Shugaba Bola Tinubu kan tashin fetur. A Twitter irinsu Sani Waspapping da Kwamred Abiyos Roni su na ta zazzagawa APC masifa.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa nan ba da jimawa ba farashin mai zai karye yayin da dillalan man fetur suka fara shigo da man cikin Najeriya don wadatuwar shi
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnan jihar Imo ya kara N10k kan albashin ma'aikatan jiharsa domin rage musu radadin abin da ke faruwa na tsadar man fetur.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki Shugaba Tinubu kan tsarin da ya dauko na raba kudade don rage radadin cire tallafin man fetur da a ka yi a kasar
Tsohon sanatan Kaduna ya yi martani kan tallafin N8,000 da Tinubu zai bayar inda ya ce kafin 'yan Najeriya su karbi kudin ya kamata su yi addu'a don kariya.
Magana kan motoci masu karancin shan man fetur da wani dan Najeriya ya yi a shafinsa na Tuwita ta ja hankulan mutane da dama saboda halin da ake ciki na tsadar.
Bola Ahmed Tinubu ya na so Najeriya ta ci moriyar arzikin gas da Ubangiji ya malalawa kasar. Najeriya za ta yi amfani da gas domin samar da wuta da ayyukan yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya san wahalhalun da yan Najeriya suka shiga saboda cire tallafin man fetur amma ya nemi su kara dan hakuri.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aikawa da Majalisar Wakilai wata wasika ta neman a ba shi izinin ciyo bashin naira biliyan 500 domin sayowa 'yan Najeriya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari