Yaki da ta'addanci a Najeriya
A wannan labarin, za ku ji cewa wani dan bindiga, Kachalla Gajere ya kashe rikakken jagoran yan ta’adda, Kachalla Tsoho Lulu a wata arangama da ta afku a Zamfara.
Kungiyar masu kishin jihar Zamfara sun karyata labarin fara zaman kotu kan zargin tsohon gwamnan jihar, Dr. Bello Matawalle da alaka da ta'addanci.
Rundunar sojojin haɗin guiwa da ke aikin wanzar da zaman lafiya a yankin Tafkin Chadi ta tabbatar da miƙa wuyan wani kwamandan Boko Haram, Bochu Abacha a Borno.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya ce nan gaba kadan matsalar rashin tsaro za ta fi karfin gwamnati matukar ba a dauki matakin kawar da talauci ba.
S labarin nan, rundunar yan sandan jihar Zamfara ta bayyana nasarar damke wani jami'in hukumar tsaron fararen hula (NSCDC) bisa alaka da yan ta'adda
A wannan labarin, jami'an tsaron kasar nan sun samu gagarumar nasara a yakin da su ke na kawar da manyan yan ta'adda daga doron kasa, inda aka kashe Kachalla.
A wannan labarin, za ku ji cewa dalibai da malaman jami'ar tarayya ta Gusau (FUG) sun shaki iskar yanci bayan shafe akalla watanni bakwai a hannun yan bindiga.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce bayanai sun nuna tsohon gwamnan da ya gada, Bello Matawalle na da hannu dumu-dumu a harkokin ƴan fashin dajin jihar.
A wannan labarin za ku ji shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da samar da hukumar da za ta rika sanya idanu kan safarar makamai zuwa cikin kasar nan.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari