Yaki da ta'addanci a Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Daga cikin miyagun da aka kashe har da wasu kwamandojin kungiyar.
Janar Christopher Musa ya ce ana ci gaba da bibiyar masu ɗaukar nauyin ta’addanci a Najeriya, inda hukumomin tsaro da NFIU ke bin sawun kuɗaɗensu.
Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya nuna damuwa kan samun sojoji da ba su da kwarewar aiki, ya ce rundunar tana daukar tsauraran matakai wajen daukar ma’aikata.
Buratai ya ce Najeriya na bukatar matakin kulle irin na COVID-19 domin kawar da ta’addanci, tare da haɗin kai, wayar da kai da tsare-tsaren dogon lokaci.
A labarin nan, za a ji cewa, za a ji cewa mazauna jihar Katsina sun bayyana irin halin kunci da razana da su ka shiga bayan 'yan ta'adda sun kai masu hari.
Shugaban kungiyar Boko Haram da sojojin Nijar suka ce sun kashe ya fito ya karyata labarin. Muhammad Ibrahim da aka fi sani da Abu Umaima ya ce ba a kashe shi ba.
Sojojin Nijar sun ce sun kashe shugaban Boko Haram da ya gaji Abubakar Shekau a 2021. An kashe Ibrahim Muhammadu ne ana wani farmaki a Tafkin Chadi.
Hafsun tsaron Najeria, Janar Cristopher Musa ya ce 'yan siyasa na da hannu a karuwar rashin tsaro a Najeriya. Ya ce zaben 2027 na da alakada karuwar hare hare.
Janar Christopher Musa ya ce ‘yan ta’adda sun koma amfani da zinare wajen daukar nauyin ayyukan ta'addanci, sannan ya shawarci ‘yan Najeriya da su koyi dabarun faɗa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari