Yaki da ta'addanci a Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa kasashen Yammacin Afrika za su y hadn gwiwa wajen fatattakar matsalar tsaro da ta addabi yankin. Ya bayyana cewa matsalar.
Babban kwamandan kungiyar nan, Jamā'at Ahl as-Sunnah lid-Da'wah wa'l-Jihād wato Boko Haram, Khaid Malam Ali, ya mika wuya ga dakarun rundunar sojojin Najeriya.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kwashi kashinsu a hannu yayin da 'yan sanda suka tare su a kauyukan karamar hukumar Ɗanja ta jihar Katsina, sun ƙashe guda 1.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Ahmed Sani Yeriman Bakura ya ce jahilci da talauci ne suka haddasa matsalar tsaron 'yan bindigan daji a arewacin Najeriya.
Rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda guda biyar da ke shirin tsallakowa kasar daga Kamaru, rundunar ta ce an kashe su ne a iyakar kasar.
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya sun murkushe mayakan ISWAP da dama a wani mummunan hari da suka kai masu ta sama a ranar Laraba, 5 ga watan Yulin nan.
Gwamnatin jihar Imo da ke shiyyar kudu maso gabashin Najeriya ta karyata jita-jutar cewa wasu miyagun yan bindiga sun kai farmaki sakatariyar jiha a Owerri.
Wani abin fashewa da ake tunanin bam ne, wanda ake kyautata zaton cewa mayakan Boko Haram ne suka binne a tsakiyar hanya ya yi sanadin mutuwar mutane 6 a Borno.
Sabuwar gwamnatin jihar Zamfara ta ce ko alama ba zata bi sawun tsohuwar gwamnatin Matawalle wajen jawo yan bindiga da tattaunawa neman zaman lafiya da su ba.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari