Femi Gbajabiamila
‘Yan Majalisa za su tantance sababbin hafsoshin tsaron da Buhari ya nada. A baya, shugabannin Najeriya sun rika yin watsi da Majalisa wajen nada hafsun tsaro.
Majalisa ta aikawa Shugaban kwastam sammaci a jiya. Abin da ya sa ‘Yan Majalisar su ka bukaci ganin Hameed Ali mai ritaya shi ne karancin kananan ma’aikata.
A yMajalisar Tarayya ta yi magana a kan hana Makiyaya tashi daga Arewa zuwa Kudu. Ben Kalu ya bayyana matakin da ‘Yan Majalisa za su dauka game da wannan batu.
Wani shaidan da EFCC ta kira a kotu ya tona badakalar da aka yi a baya inda Kamfanoni da ‘Yan Majalisa su ka rika raba ribar da aka samu kwangilolin mazabu.
Kungiyar SERAP tana so a hana Shugaban kasa Buhari saida kadarorin Najeriya. Kungiyar za ta sa kafar wando daya da Gwamnati a kan bashi da saida kadarori.
Alkali ya soki hukuncin da aka zartar a shari’ar zaben Majalisar Bayelsa da Seriake Dickson. Har yanzu ba a kammala shari’ar zaben kujerar Sanatan a Kotu ba.
Kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila ya mika sakon ta’aziyya ga ahlin gidan Sheikh Ahmed Lemu da na Musa Sale Kwankwaso a kan babban rashi da suka yi.
Hon. Chinda Kinsley ya ce PDP ta na shawo kan ‘Yan Majalisa su fara maganar tsige Shugaban kasa don haka ba zai nemi afuwar kowa saboda ya yi wannan kira ba.
Idan aka yi sake za a kai Gwamnati kotu a kan nadin Effiong Okon Akwa, a hukumar NDDC. Timi Frank da ‘Yan adawa a Majalisa duk sun soki nadin Shugaban riko.
Femi Gbajabiamila
Samu kari