Femi Gbajabiamila
Kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari na fama da wani irin mawuyacin hali da ya shafi matsalolin tsaro a kasar.
An naɗa kakakin majalisar wakilan tarayyar Nigeria, Femi Gbajabiamila da Sanatoci uku da ke wakiltar Legas a matsayin mambobin Kwamitin bawa gwamna shawarwari w
John Nwodo da tawagarsa sun tafi Majalisa, su na neman goyon baya a kafa jihar Adada. Rahotanni su ce shugabannin Majalisa sun karbi maganar da hannu biyu-biyu.
‘Yan Majalisa za su tantance sababbin hafsoshin tsaron da Buhari ya nada. A baya, shugabannin Najeriya sun rika yin watsi da Majalisa wajen nada hafsun tsaro.
Majalisa ta aikawa Shugaban kwastam sammaci a jiya. Abin da ya sa ‘Yan Majalisar su ka bukaci ganin Hameed Ali mai ritaya shi ne karancin kananan ma’aikata.
A yMajalisar Tarayya ta yi magana a kan hana Makiyaya tashi daga Arewa zuwa Kudu. Ben Kalu ya bayyana matakin da ‘Yan Majalisa za su dauka game da wannan batu.
Wani shaidan da EFCC ta kira a kotu ya tona badakalar da aka yi a baya inda Kamfanoni da ‘Yan Majalisa su ka rika raba ribar da aka samu kwangilolin mazabu.
Kungiyar SERAP tana so a hana Shugaban kasa Buhari saida kadarorin Najeriya. Kungiyar za ta sa kafar wando daya da Gwamnati a kan bashi da saida kadarori.
Alkali ya soki hukuncin da aka zartar a shari’ar zaben Majalisar Bayelsa da Seriake Dickson. Har yanzu ba a kammala shari’ar zaben kujerar Sanatan a Kotu ba.
Femi Gbajabiamila
Samu kari