Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NPC), karkashin shugabanta, Nasir Isa Kwarra, ta sanar da cewa za a gudanar da kidayar jama’a a Najeriya a shekarar 2025.
Duk da sukar da ake ta yi, majalisar dattawa ta amince da kudirorin harajin da shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya aiko mata, sun tsallaka zuwa karatu na biyu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da matarsa, Oluremi Tinubu sun isa birnin Farisa na ƙasar Faransa da yammacin jiya Laraba, sun fara ziyarar aiki ta kwana 3.
Kamar yadda fadar shugaban kasa ta sanar, jirgin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da matarsa Oluremi Tinubu ya tashi zuwa kasa% Faransa domin kai zuyarar aiki.
Gwamnatin tarayya ta lissafa jihohi 25 da za su amfana da lamunin $500m da ta karbo daga bankin Duniya. An ce za a yi amfani da kudin wajen inganta albarkatun ruwa.
Hukumar korafe korafe da Yaƙi da cin hanci ta Kano (PCACC) ta kai samame wani sito inda ake zargin ana zazzage shinkafar da gwamnati ta bayar a matsayin tallafi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja zuwa ƙasar Faransa a wata ziyarar aiki da shugaba Emmanuel Macron ya gayyace shi, zai tafi tare da matarsa.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya tabbatar da cewa matatar man gwamnatin tarayya da ke Fatakwal, babban birnin jihar Rivers ta fara aiki kan ɗanyen mai.
A ranar Laraba, 27 ga watan Nuwambar 2024 ne ake sa ran Shugaba Bola Tinubu zai gabatar da kasafin Naira tiriliyan 48 na 2025 gaban majalisar tarayya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari