Gwamnatin tarayyar Najeriya
Nyesome Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya ce yan Najeriya suna murna kuma sun gamsu da abubuwan da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke gudanarwa.
Sanata Kashim Shettima, na jan ragamar taron majalisar tattalin arzikin ƙasa (NEC) karo na hudu bayan rantsar da Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Ƙungiyoyin kwadago sun bayyana cewa za su bijirewa matakin gwamnatin tarayya na rage kudin da aka ware domin karin albashi ga ma'aikatan gwamnatin tarayya.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta kaddamar da wani shiri na bayar da bashin naira dubu hamsin ga kanan da matsakaitan 'yan kasuwa har mutum miliyan 1.5.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa manufar canza kuɗin da gwamnatinsa ta yi shi ne toshe hanya mafi sauƙi wajen samun mulki a Najeriya.
Muhammadu Buhari ya ce ‘yan Najeriya su na da wahalar shugabanta, yake cewa shi idan ya ba mutum mukami, ya na kyale shi ne ya sauke nauyin da aka daura masa.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima na ganawa da Alhaji Aliko Ɗangote, Tony Elumelu da wasu kusoshin ɓangaren masu zaman kansu a Aso Villa.
Gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar PDP ya canza shawari kan naɗa sabon shugaban alƙalan jihar Osun, ya rubuta takarda kan batun zuwa ga Alƙalin alƙalai na ƙasa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roƙi kafatanin ƴan Najeriya su bada haɗin kai a kokarin gwamnati ke yi na yaƙi da ta'addanci a Arewa maso Yamma.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari