Gwamnatin tarayyar Najeriya
Malamin addinin musulunci ya shawarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya koma cikin littafin Allah mai tsarki watau Alkur'ani akwai maganin kowace damuwa.
Kamfanin da ake zaton babu kamarsa a faɗin Nahiyar Afirka a ɓangaren kera allura da sirinji ya rufe ofishinsa na Najeriya saboda abinda ya kira yanayin kasuwanci.
An yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya kawo karshen matsalolin tsaro don jawo turawa su zuba hannun jari a kasuwannin Najeriya, don dawo da tattalin arziki.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ta ware naira biliyan 100 domin dawo da shirin ciyar da dalibai abinci a fadin kasar. Shirin zai bunkasa harkar koyo
Rev James Odedeji, babban fasto a Najeriya, ya bayyana abun da ba zai yi tasiri ba a 2024 yayin da shugaban kasa Bola Tinubu ya rattaba hannu a kasafin kudi.
A jawabin sabuwar shekara, shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki wasu alkawurra guda biyar da ya ke fatan gwamnatinsa za ta aiwatar a shekarar 2024.
Babu wata sanarwa daga bangaren gwamnati da ta tabbatar da shirin karin kudin lantarki. Ko akwai niyyar karin kudin, gwamnatin tarayya ba ta amince ba tukun.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa sabon gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa nasiha bayan da aka rantsar da shi matsayin gwamna biyo bayan mutuwar Akeredolu.
Kungiyar tuntuba ta matasan Arewa (AYCF) da takwararta ta NEN sun ankarar da gwamnayin tarayya kam shirin da ake yi na kawo hargitsi a yankin Arewacin Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari