Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta ce zata kara biyan magidanta mutum miliyan 4.5 tallafin N25,000 kowanensu a rukuni na biyu bayan rukunin farko na mutum 3.5m.
Tsohon shugaban APC na ƙasa na rikon kwarya, Bisi Akande ta bayyana yadda suka tattauna da Muhammadu Buhari domin a cire tallafin mai amma ya gaza.
Rahoton binciken da aka gudanar a CBN ya nuna cewa ba Muhammadu Buhari ya bada umarnin sauya takardun Naira ba tun farko, Tunde Sabiu ne ya shiga ya fita.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun hutu domin bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara. Ministan harkokin cikin gida ne ya sanar da hakan a madadin gwamnati.
Gwamnatin tarayya ta fara biyan masu cin gajiyar N-Power bashin kuɗaɗen da suka biyo na watanni, Dokta Betta Edu ta tabbatar da haka a wata hira ranar Alhamis.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta nemi afuwar yan Najeriya kan wahalar karancin takardun Naira, inda ta ce nan da sabuwar shekarar 2024 za a kawar da matsalar.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da buƙatar shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta naɗin alkalai 11 da zasu maye guraben da ake da su a kotun koli.
Yan majalisar wakilai sun bukaci gwamnatin tarayya da ta amince a rika amfani da kudin Yuan na kasar Sin a matsayin kudin cinikayya na kasar waje.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya nemi majalisar dattawa Najeriya ta amince masa da naɗin alkalai 11 a kotun koli, ya tura wasiƙa ranar Laraba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari