Gwamnatin Najeriya
Kamfanin Azman Air ya wanke kansa daga zargin sayar da jirage ga kasar Iran ba tare da izinin gwamnatin Najeriya ba. Azman ya ce labarin ba gaskiya ba ne.
Gwamnatin tarayya da kama mutane biyar da ake zargi da shigo da motar yaki daga Libya zuwa Najeriya ga 'yan ta'adda. Za a gurfanar da su kan kawo tankar yaki Arewa.
Gwamnatin Najeriya za ta gurfanar da mutane 5 cikin masu ba Bello Turji kayan yaki da sauran abubuwan more rayuwa a cikin daji. Za a gurfanar da su a Abuja.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranakun hutu domin bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ware ranaku uku domin gudanar da bukukuwan.
Gwamnatin tarayya ta ciyo bashin Naira Tiriliyan 5.84 ta hannun FGN a shekarar 2024 domin magance gibin kasafin kudin shekarar. Rahoto ya yi karin bayani kan rancen.
Gwamnatin tarayya ta dakatar da nada Akanta Janar da Bola Tinubu ya nada. Hajiya Naja'atu Muhammad ta ce an ware wasu 'yan Arewa biyu wajen nada shi.
Bola Tinubu da Kashim Shettima za su kashe Naira biliyan 9.36 kan tafiye-tafiye da abinci a shekarar 2025; kudin ya ninka na 2024 da aka kashe biliyan 5.24.
Kwararren akawu, Alhaji Shuaib Idris ya gargadi Tinubu cewa kudirin gyaran haraji na iya kawo barazana ga Najeriya idan ba a yi taka-tsantsan da adalci ba.
Gwamnatin Bola Tinubu ta kalubalanci Majalisar dokokin jihar Edo kan dakatar da shugabannin kananan hukumomi guda 18 da mataimakansu a ranar Talata.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari