Gwamnatin Najeriya
Hukumar EFCC tare da hadin gwiwar hukumar shige da fice sun mayar da 'yan kasashen waje da aka samu da laifin damfara da wasu laifuffukan yanar gizo.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnan Kano, Injiniya ya rantsar sababbin jami'an gwamnatinsa, daga ciki har da Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci', Sa'idu Yahaya.
Rahoton Amurka ya nuna damuwa kan mafi karancin albashi na N70,000 ga ma'aikatan Najeriya. Ta yi magana kan tsaro, shari'a da wasu matsalolin Najeriya.
Yayin da ake ta korafi kan yawan kudin kira da data a Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da harajin kashi 5 na sabis na sadarwa domin rage yawan kuɗi.
Najeriya ta ce tana shirye domin mayarwa Amurka martani kan dokokin biza da ta sanya wa 'yan kasar ta. Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya za ta dauki mataki.
Gwamnatin tarayya za ta rabawa talakawa tallafin kudi a gidaje miliyan 2.2. Karamin ministan jin kai, Tanko Sanunu ne ya bayyana hakan a wani taro a Abuja.
Gwamnatocin Amurka da Birtaniya sun yaba wa Najeriya da malam Nuhu Ribadu kan kama shugabannin 'yan ta'addan Mahmuda a Najeriya a makon da ya wuce.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin jami'an gwamnatin Uba Sani a Kaduna sun fara ajiye aiki, sai dai wasu na cewa korarsu Gwamnan ke yi ba murabus ba.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya caccaki zuwan Isra'ila Najeriya, inda ya ce hakan zai iya jawo fara kashe shugabannin Musulmai a fadin Najeriya.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari