Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana shirin fara biyan kamfanonin wutar lantarki na kasar nan kudin da aka shafe shekaru ba a biya ba.
A labarin nan, za a ji shirin da gwamnatin Amurka ke yi na sayar da wasu makamai da su ka hada da rokoki, harsasai da bama-bamai masu linzami ga Najeriya.
A labarin nan, za a ji dalibar nan da ta yi wa gwamnatin Bola Tinubu da ta jihar Legas wankin babban bargo ta shiga matsala bayan gama hidimar kasa.
Gwamnatin Najeriya ta kara jaddada cewa ba za ta karbi 'yan ciranin Amurka da shugaba DonaldTrump ke son turowa. Hakan na zuwa ne bayan sun fara isa kasashen Afrika.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana samun karuwar 'yan ta'adda da ke zubar da makamansu domin rungumar zaman lafiya.
Gwamnatin Najeriya ta yi gargadi da cewa za a samu ruwan sama sosai a jihohi 19 da suka hada da Kano Gombe da sauransu. Za a shafe kwana 4 ana ruwa.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bukaci gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu ta karrama Nasifa Abdullahi Aminu da ta lashe gasar Turanci ta duniya a London.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje ƴan wasan ƙwallon kwando na ƙasa, D'Tigress da kyaututtukan kuɗi, gidaje da lambar girmamawa ta OON.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya laftawa kasashe da dama haraji ciki har da Najeriya. Donald Trump ya kakaba harajin ne bayan wa'adin da ya bayar ya cika.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari