Nade-naden gwamnati
Sabon ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya tada hankalin jama’a da ya fadi manufofinsa, zai fatataki ‘yan kasuwa da masu acaba da keke napep.
Shugaba Tinubu ya bukaci ministocinsa 45 da su yi wa kasar aiki cikin mutunci sannan su aiwatar da ayyukan da aka ba su ba wai ga jihohi ko yankunansu kadai ba.
Sabon ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana adadin gwamnonin PDP da suka gabatarwa Shugaban kasa Bola Tinubu sunayen mutane don nada su mukamai.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce sai da ya rubuta wasika ga shugaban jam'iyyar PDP da masu ruwa da tsaki kafin karbar mukami.
David Umahi da Ibrahim Geidam Sanatoci ne amma su ka hakura da aikin majalisa. Kafin nada shi ministan noma da samar da abinci, Abubakar Kyari ya je majalisa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da ministocinsa guda 45, inda tara daga cikin ministocin za su fayyace nasara ko gazawar sabuwar gwamnati mai ci.
Ministan Tinubu na bunƙasa harkokin ma'adinai na ƙasa Dele Alake, ya yi bayani kan dalilin da ya sa Tinubu ya naɗa shi matsayin ministan da zai riƙe ma'aikatar.
Jigo a jam'iyyar APC, Chukwuebuka Obidike ya bayyana cewa tsare-tsaren da Bola Tinubu ya dauko zai tsamo 'yan Najeriya fiye da miliyan 70 nan ba da jimawa ba.
Sabon ministan Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, wanda tsohon gwamnan jihar Ribas ne, ya bayyana ire-iren gine-ginen da zai rushe a wannan muƙamin da Tinubu.
Nade-naden gwamnati
Samu kari