Nade-naden gwamnati
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Alhamis, ya nada Ola Olukoyede a matsayin wanda zai maye gurbin Abdulrasheed Bawa daga shugabancin hukumar EFCC.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Ola Olukoyede a matsayin sabon shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci, EFCC bayan dakatar da Abdulrsheed Bawa.
Za ku ji bayani a kan Aminu Maida wanda ya zai rike NCC. Dr. Maida ya yi digirinsa a Ingila, ya yi aiki da kamfanoni da hukumomin gwamnati a gida da ketare.
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Farfesa Umar Garba Danbatta a matsayin shugaban Hukumar Sadarwa ta NCC, kuma ya sallami Sunday Adepoju na NIPOST da Tukur Funtua.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabbin shugabanni da masu iko a fadin hukumomin kasar da suka hada da NIPOST, NCC, NITDA, NIGCOMSAT da NDPC.
Malam Alubankudi Saliu ya zama mai ba shugaba Bola Tinubu shawara. A ranar 11 ga Oktoban 2023, Bola Tinubu ya nada shi cikin jerin hadiminsa a Najeriya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf bai yi ƙasa a gwiwa ba wajen cigaba da ayyuka a jihar tun bayan da kotun zaɓe ta soke nasarar da ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Bola Tinubu zai dauko alkali a matsayin Shugaban ICPC, ko a wajen nada Sufetan ‘Yan Sanda na kasa da gwamnan CBN, ya dauko mutanensa ne a lokacin ya na Gwamna
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi sabbin naɗe-naɗe na mutum biyar waɗanda za su riƙa taimaka masa a gwamnatinsa. Mai magana da yawunsa ya sanar da hakan.
Nade-naden gwamnati
Samu kari