Nade-naden gwamnati
Gwamnatin Zamfara zargi gwamnatin APC da ta wuce da taimakawa ‘yan bindiga da hawa kan dukiyar al’umma maimakon a samar da ruwan sha, tituna da sauransu.
Ministan Kasafi da Tsare-tsare, Atiku Bagudu ya bayyana irin rashin son duniya da Shugaba Tinubu ya ke da shi, ya ce a gida mai daki uku ya ke kwana a baya.
Babbar jam’iyyar adawar Najeriya ta Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Akwa Ibom ta dauki matakin doka a kan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Adebayo Shittu ya ce idan Muhammadu Buhari ya ba mutum aiki, ba zai taba tambayar yadda aka yi ba da tsohon Ministan ma’aikatar ya yi karin haske a kan gwamnatoci.
Farfesa Usman Yusuf, tsohon shugaban hukumar NHIS, ya ce malamai sun yaudari yan arewa da tikitin Muslim-Muslim har suka zabi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Bola Ahmed Tinubu ya halarci taron da ake yi wa mukarrabansa da jami’an gwamnati, a nan ya ce duk wani wanda ba zai iya sauke nauyin ba, ya ajiye aikinsa.
Dikko Umaru Radda ya yi koyi da Malam Nasir El-Rufai wajen yin aiki da matasa, yanzu ya jawo Khalil Nur Khalil mai shekara 30, ya nada a matsayin Mai bada shawara.
Shugaba Bola Tinubu ya magantu kan zargin da ake yi wa shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila na cin hanci da rashawa a ba da mukamai.
Dauda Lawal Dare ya ce gwamnatin da ta shude ta Bello Matawalle ta saci kudi ta hanyar biya kusan duka kudin kwangilar a lokacin da ba a kai ga fara ayyukan ba.
Nade-naden gwamnati
Samu kari