Aikin Gwamnatin Najeriya
Bola Tinubu ya janye sunayen wasu da ya yi tunanin ba mukamin Minista. Shi dai Akawun majalisa ya ce takarda ba ta shigo hannunsu daga fadar shugaban kasa ba.
Jihar Kano ta yi rashin manyan mutane biyu, Alhassan Dawaki da Zubaida Damakka waɗanda tsofaffin kwamishinoni ne a lokacin gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje.
Gwamna Charles Chukwuma Soludo ya yi bayanin abin da Gwamnoni su ka tattauna a Aso Rock, ya bada misalin yadda ya rage barnar kudi da shawarar da aka kawo a NEC
Hukumar FIRS ta kafa sabon tarihi, gwamnati ta karbi harajin Naira Tiriliyan 5 a rabin shekara, an tara fiye da Naira Tiriliyan 5 daga Junairu zuwa karshen Yuni
A Osun yaron Marigayi Isiaka Adeleke ya na cikin wadanda Gwamna ya ba mukami bayan shi kan shi. Akwai surukar Gwamnan da ta shiga Kwamishinonin da aka nada.
An kawo shawarar daina tambayar shekarun mai neman aiki, a ba kowa dama. Jiya aka gabatar da kudiri a Majalisar wakilan tarayya domin a dawo da daukar ayyuka.
Yarbawan Legas su ka tashi da mafi yawan kujerun hadiman Bola Tinubu. ‘Yan South West APC Support Group sun soma korafin rashin daidaito wajen rabon mukamai.
Za ayi binciken nade-naden mukaman da Muhammadu Buhari ya yi a ofis. ‘Yan majalisa sun tattago aiki, kwanaki da rantsar da su, sun fara yin bincike na musamman.
Alhaji Tanko Yakasai ya ce tun da Muhammadu Buhari ya sauka daga mulki, ya kamata wadanda ke goyon bayansa su fadi cigaban da ya kawo a shekaru takwas a ofis.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari