Aikin Gwamnatin Najeriya
A jiya ne aka ji Gwamnatin tarayya ta bada sabuwar kwangilar titin N90bn daf da Bola Tinubu zai hau mulki. Aikin fadada titin Akure/Ado-Ekiti da zai ci N90bn.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince a nada sabon shugaba a hukumar NACETEM da ke Ile Ife. Wa'adin Darekta Janar na hukumar NACETEM ya fara aiki tun 13 ga Mayu.
Za a ji Shugaban kasa ya amince da kwangiloli domin gyara wutar lantarki a Daura. Gwamnatin tarayya ta yarda ayi ayyukan wuta a jihohin Katsina, Yobe da Ogun.
Majalisar zartarwa tayi zaman da ya kasance na ban-kwana. A nan ne Ministoci su ka fito karara su ka fadawa Shugaban kasa abin da suke ganin shi ne daidai.
Kamfanin wutar lantarki a Najeriya na NDPHCL ya samu sabon Darekta. Ana cigaba da nadin mukamai duk da a farkon mako mai zuwa za a nada sabon shugaban kasa
Philip Agbese yana so Gwamnatin da za ta karbi mulki ta binciki nade-naden Muhammadu Buhari. A mako daya, Shugaban kasa ya raba mukamai fiye da 10 a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta kammala gina gadar Neja da wasu gadoji biyu da kuma titin Kaduna-Kano da wasu sakatariyoyi da Hedikwatar hukumar Kwastam a garin Abuja.
Gwamnatin da za ta gaji shugabancin Najeriya ta na da danyen aiki a gabanta. Mako daya ya rage a rantsar da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu kan kujerar shugaban kasa
Lamarin ya fara yawa, za a ji cewa akwai Gwamnonin jihohi da suke ganin bashin da ake bin Gwamnatin Najeriya ya fara yin yawa, su ka bukaci abin ya canza zani.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari